Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na ganawar sirri da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Alhamis, 11 ga wata.
Gwamnonin APC sun bukaci jama’a da su daina gaggawar yanke hukunci a kan ministar jin kai da aka dakatar har sai an tabbatar tana da laifi kamar yadda ake zargi.
Kungiyar Gwamnonin APC a Najeriya, PGF ta bayyana cewa kullum a shirye ta ke don tunkarar zabuka a ko wane lokaci kuma ko wane irin zabe don samun nasara.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Legas, Femi Pedro, ya yi magana kan badƙaalar da dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Betta Edu, ke ciki.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya nada sabbin shugabanni a bankunan Polaris, Keystone da Union, biyo bayan korar tsofaffin shugabannin da bankin ya yi.
Jerin mutanen Atiku Abubakar da su ka juya-baya, su ka koma goyon bayan APC a ofis. Irinsu Malam Garba Sheu sun rabu da tsohon mataimakin shugaban kasar.
Bankunan Zenith da Jaiz sun fito sun yi magana kan rahotannin da ke yawo cewa hukumar yaki da masu yi wa arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta cafke shugabannin su.
Sai yanzu ake samun labarin ta’adin da aka so ayi a ma’aikatar jin-kai a shekarar 2023. ICPC ta hana a karkatar da wasu N50bn a lokacin Muhammadu Buhari.
Bola Tinubu
Samu kari