Bola Tinubu
Kungiyar kare hakkokin tattalin arziki ta SERAP ta yi barazanar daukar matakin shari'a a kan gwamnatin tarayya kan shirin kafa dokar amfani da shafukan sada zumunta.
Yayin da ake ci gaba da shan fama a Najeriya, Ministan Albarkatun Noma, Abubakar Kyari ya ce watakila a rufe iyakar Najeriya kan tsadar abinci a kasar.
Gamayyar kungiyoyi masu kare martabar damokradiyya daga jihohin Arewa 19 harda babban birnin tarayya Abuja sun ce gwamnatin Buhari ce ta haddasa tsadar rayuwa.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce daga yanzu ya daina bayar da bashin 'Ways and Means' ga gwamnatin tarayyar Najeriya har sai an biya naira tiriliyan 4.36 da ake bi
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya bukaci hukumar ICPC d daukar mataki kan masu boye kayayyakin abinci a Najeriya.
Wasu fusatattun matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana saboda tsadar rayuwa a kasar a hanyar MDS da ke garin Osogbo, babban birnin jihar Osun.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da gwamnoni 22 za su je kallon wasan ƙarahe a gasar AFCON 2023 waɓda tawagar ƴan wasan Najeriya za ta kara da Ivory Coast.
Jama’atu Nasrul Islam ta nuna damuwa kan matsalar hauhawan farashin kayayyakin abinci da ake fuskanta a Najeriya, tayi kira ga shugaba Bola Tinubu da masu mulki.
Gwamnoni sun dauki matakai domin rage tsadar abinci a Najeriya. Mai girma gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sa hannu a kan matsayar da abokansa suka dauka.
Bola Tinubu
Samu kari