Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taso a jirgin sama daga birnin tarayya Abuja zuwa jihar Kaduna domin halartar taron cikar makarantar sojoji NDA shekara 60.
Watsar da tsarin tallafin fetur ya jawo yunwa da wahalar rayuwa. Ministocin kasafi da na aikin gona su ka yi wa Sanatoci bayanin nan a majalisar dattawa.
Shugaban hukumar kwallon ƙafa ta nahiyar Afirka, Patrice Motsepe, ya tabbatar da cewa Bola Tinubu zai halarci filin wasan da za a buga wasan ƙarshe a gasar AFCON.
Kungiyar ‘yan kasuwa a jihar Yobe, UMAPO ta koma ga Allah tare da gudanar da salla ta musamman don neman taimako daga ubangiji kan wannan tsadar rayuwa
Kungiyar kare hakkokin tattalin arziki ta SERAP ta yi barazanar daukar matakin shari'a a kan gwamnatin tarayya kan shirin kafa dokar amfani da shafukan sada zumunta.
Yayin da ake ci gaba da shan fama a Najeriya, Ministan Albarkatun Noma, Abubakar Kyari ya ce watakila a rufe iyakar Najeriya kan tsadar abinci a kasar.
Gamayyar kungiyoyi masu kare martabar damokradiyya daga jihohin Arewa 19 harda babban birnin tarayya Abuja sun ce gwamnatin Buhari ce ta haddasa tsadar rayuwa.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce daga yanzu ya daina bayar da bashin 'Ways and Means' ga gwamnatin tarayyar Najeriya har sai an biya naira tiriliyan 4.36 da ake bi
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya bukaci hukumar ICPC d daukar mataki kan masu boye kayayyakin abinci a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari