Bola Tinubu
Tun bayan hawan Shugaba Bola Tinubu a watan Mayun 2023, aka samu wasu manyan 'yan siyasa da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
Tsohon mataimaki shugaban APC na shiyyar Arewa bai jin dadn kamun ludayin gwamnati mai-ci. Salihu Mohammed Lukman ya soki salon mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Yayin da ake cigaba da saida da fetur a kan 700, amma asali farashin fetur ya rufe N1, 000. Matakai biyu da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka suka jawo wannan.
Kungiyar kwadago TUC ta mayar da matani ga shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce mambobinta ba ƴan siyasa bane amma suja da ƴancin yin zanga-zanga kamar ƴan ƙasa.
Kungiyar NLC, ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya mayar da hankalinsa wajen magance tarin matsalolin da suka yi wa Najeriya katutu maimakon caccakar ta.
Wani dandalin binciken gaskiya ya bincika wani ikirari na cewa jami’an hukumar DSS sun kama Aisha Yesufu. Yesufu ta kasance mai rajin kare hakkin ‘dan adam.
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara da aka dakatar sun nemi Shugaban kasa Bola Tinubu da majalisar tarayya da su tsoma baki a rikicin da ya dabaibaye zauren.
Yayin da ‘yan Najeriya ke kokawa kan farashin siminti a kasar, kamfanin Dangote ya sanar da kazamar ribar da ya samu a bangaren a karshen shekarar 2023.
Rundunar sojin Najeriya ta gargadi Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Igboho kan irin kalaman da ya ke yi tun bayan dawowa Najeriya a ranar 22 ga watan Faburairu.
Bola Tinubu
Samu kari