Bola Tinubu
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya dira kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan nakasa tattalin arzikin Najeriya kafin mika ta ga Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya diro Najeriya bayan shafe kwanaki a ƙasar Qatar, Shettima da manyan kusoshin gwamnati ne suka tarbe shi a Abuja.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa aiki ya yi nisa wajen fara rabon hatsi tan 42,000 kamar yadda Shugaba Bola Tinubu ya yi alƙawari a cikin wannan makon.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Benue ta amince Shugaba Tinubu a ya fito takarar tazarce a 2027. Jam'iyyar ta yaba da salon mulkin Tinubu.
Ministan ayyuka kuma tsohon gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya faɗi abubuwan da suka jawo ƙarancin abinci a Najeriya, ya ce babu laifin shugaba Tinibu.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta rubuta wasika zuwa ga gwamnatin tarayya, inda ta bukace ta da ta aiwatar da yarjeniyoyin da suka cimmawa a baya.
Yayin da ake zargin Tinubu da dauke wasu ma'aikatu zuwa Legas, Dattawan Arewa sun yi zargin shirin sake dauke wasu na'urori daga Kwalejin Fasaha a Zaria zuwa Legas.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu zuba hannun jari 'yan kasar Qatar da su kwararo zuwa Najeriya domin zuba hannyaen jarinsu cikin kasar nan.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana cewa yankin Kudu maso Gabas ba shi da dalilin da zai sanya ya shiga zanga-zanga kan tsadar rayuwa.
Bola Tinubu
Samu kari