Bola Tinubu
Kungiyar Kwadago ta NLC ya bukaci karin mafi karancin albashi dubu 794 ga ma'aikatan yankin Kudu maso Yamma yayin da ake cikin matsin tattalin arziki.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake tsare da shi, Bello Bodejo, ya shigar da gwamnati kara a gaban kotu yana neman a sake shi ba tare da wani sharadi ba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya bayyana cewa an samu ci gaba sosai a bangaren rashin tsaro tun bayan hawan Tinubu mulki.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna takaicinsa kan rashin samar da isashshiyar wutar lantarki da kamfanonin Discos ke yi. Ya aike musu da gargadi.
Majalisar wakilai ta yi kiran da a biya ma'aikata albashi mai. 'Yan majalisar sun yi nuni da cewa babu ma'aikacin da zai iya rayuwa a albashin kasa da N100,000.
Majalisar wakilan tarayya ta yi kira ga mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci jami'an tsaro su tashi tsaye a yaƙi da ƴan bindiga a jihar Katsina.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya gaggauta raba wa mazauna Abuja hatsi da kayan abinci don rage radadin yunwa.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Majalisar Dattawa ta amince ta bukatar Shugaba Tinubu da ya nema a wurinta kam nadin Raheem Amidu da kuma Fasuwa Abayomi a matsayin kwamishinoni a hukumar NPC.
Bola Tinubu
Samu kari