Bola Tinubu
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC ka iya kwace jihar Edo a zaben gwamnan da ke tafe a watan Satumba, 2024.
A ranar Litinin ne Shugaba Tinubu, ya mika tutar jam’iyyar APC ga dan takarar gwamnan jihar Edo na jam’iyyar, Monday Okpebholo, da abokin takararsa, Dennis Idahosa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tattauna da ɗan takarar gwamnan jihar Edo a zaben 2024, Okpebholo da abokin takararsa a fadar shugaban kasa.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
Bayan sanar da dan takarar mataimakin gwamna a Edo, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya sauya dan takarar mataimakin gwamna a zaben jihar.
Musa Iliyasu Kwankwaso babban jigo a jam'iyyar APC ta jihar Kano, ya bukace 'yan majalisun Arewa da kada su bari zargin cushe a kasafin kudi ya raba kansu.
Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan sojoji 16 da aka yi a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a Delta inda ya ce dole a dauki mataki.
Wani basarake ya ba da shawari ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta bude iyakar Benin da Najeriya duba da yanayin da ake ciki a halin yanzu.
Yayin da Shugaba ta ba umarnin bude iyakokin Najeriya da Nijar, hukumar Kwastam a yankin jihar Kebbi ta bude iyaka da ke Kamba domin inganta kasuwanci.
Bola Tinubu
Samu kari