Bola Tinubu
An shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya dauki hanyar tattaunawa da 'yan bindiga don ceto dalibai da matan da aka sace a jihohin Kaduna da Borno.
Daniel Bwala wanda a baya ya rike mukamin kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, ya ce bai yi nadamar goyon Atiku da jam'iyyar PDP ba a zabeɓ 2023.
Sanannen malamin addinin musuluncin can, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya fadi kuskuren da gwamnatin tarayya ke yi wajen kawo karshen 'yan bindiga.
Labari ya zo daga Aso Rock cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Zubaida Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Tarayya (NEMA).
A yau Najeriya na fama da miliyoyin yaran da ba su zuwa makaranta saboda haka Birgediya Janar Lawal Ja’afar Isa mai ritaya ya zama shugaban hukumar almajirai.
Kungiyar shugabannin APC ta gana da Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban ƙasa da ke birnin tarayya Abuja, sun tattauna batun matsaƙar tsaron da ta addabi ƙasa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ja hankalin gwamnoni cewa lokacin siyasa ya wuce, yanzu lokaci ne da zasu haɗa karfi da karfe wajen gina Najeriya.
Tsohon Ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya yabawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai bayan ya kai masa ziyara a gidansa.
Yayin da matsalar tsaro ke kara kamari a Najeriya, kungiyar shugabannin jam’iyyar APC ta fusata kan matsalar tsaro a kasar inda ta ba Bola Tinubu shawarwari.
Bola Tinubu
Samu kari