Bola Tinubu
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana rashin aikin yi a matsayin abin da ke kara ayyukan ta'addanci a Najeriya inda ya ce noma ce kadai za ta rage.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yawaitar ayyukan masu garkuwa da mutane. Ya bayyana su a matsayin 'yan ta'adda wadanda za a kawo karshensu.
Gwamnan jihar Zamfara ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita jihar. Ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bi hanyoyin kawo karshen matsalar.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu, ta karbo aron ¥15bn daga wata hukumar ƙasaar waje domin bunkasa harkar noma a Najeriya, sai an shekara 30 ba a gama biya ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, zai halarci jana'izar sojojin Najeriya da aka kashe a yankin Okuama na jihar Delta. Za a yi jana'izar a birnin tarayya Abuja.
Femisohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bukaci 'yan Najeriya da su yi wa gwamnatin Shugaba Tinubu addu'a domin ta samu nasara.
A tuhume-tuhume uku, hukumar NCC ta yi zargin cewa kamfanin MTN, tsakanin 2010 zuwa 2017, ya yi amfani da sautin kidan wakar wani Maleke Moye ba tare da yardarsa ba.
Yayin da ake ta cece-kuce kan kalaman Sheikh Ahmed Gumi kan ayyukan 'yan ta'adda, Gwamnatin Tarayya ta gayyace shi domin amsa tambayoyi kan lamarin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Litinin, ya bukaci goyon bayan daukacin ‘yan Najeriya a kokarin da ake na magance kalubalen da ke addabar kasar.
Bola Tinubu
Samu kari