Bola Tinubu
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya ce ba zai yi gigin tarar faɗa da shugaban kasa ba saboda shi ne juya akalar kuɗaɗen shigar jihar da yake mulki.
An gudanar da bincike kan rahoton da aka yada cewa shugaban kasa Bola Tinubu, ya amince a kafa kasar Biafra. Binciken ya fayyace gaskiya kan batun.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan yadda matsalar rashin tsaro ke kara ta'azzara.
Bola Tinubu zai sanar da karin albashin Ma’aikata a Ranar 1 ga Mayu. Abin da ake tunani shi ne Tinubu zai sanar da mafi karancin albashin da za a koma amfani da shi
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce jam'iyyar za ta kwace jihar Anambra ganin yadda suka ware kansu saboda rashin kasancewa da Gwamnatin Tarayya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin hukunta duk wanda ke da hannu a kisan dakarun sojojin Najeriya a garin Okuama da ke jihar Delta.
Yayin da ake jita-jitar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zai bar APC, an yi hasashen zai hade da Peter Obi kan zaben 2027 da ake tunkara a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki 'yan Najeriya kan siyan kayayyaki daga kasar domin taimakawa wurin ɗaga darajar naira da kuma tattalin arziki a ƙasa.
Shugaban kasa Bola Tinubnu ya soki Sanata Abdul Ningi inda ya ce wadanda suke korafi kan cushe a kasafin kudin shekarar 2024 da cewa ba su san lissafi ba.
Bola Tinubu
Samu kari