Bola Tinubu
Gwamnatin Najeriya ta shirya kara kudin wutar lantarkin da 'yan kasar nan ke biya. Hakan na zuwa ne bayan ta ce ba za ta iya ci gaba da bada tallafi ba.
Arewa Think Tank ta gudanar da addu'o'i na musamman ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Kaduna, ta ce shiyyar Arewa ba za ta iya dakatar da Tinubu a 2027 ba.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na jam'iyyar APC na kasa, Yekini Nabena, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu sai ya shekara takwas kan mulki.
Sanata Plang ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa majalisar dattawa na shirin tunɓuke Sanata Godswill Akpabio, ya ce babu wani abu mai kama da haka.
Ministan ayyuka a Najeriya, Dave Umahi ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai shafe shekaru takwas a karagar mulki kamar yadda ubangji ya fada masa.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi wa 'yan Najeriya alkawarin cewa Shugaba Tinubu zai inganta komai a kasar kafin kammala wa'adinsa na mulki.
Deji Adeyanju ya yi magana kan kamun ludayin ayyukan ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Lauyan ya lissafo ministocin da ya kamata a kora.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, ya ba Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar da zai bi ya faranta ran 'yan Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari