Bola Tinubu
Shugaban Najeriya, Bila Ahmed Tinubu ya naɗa Dakta Dr. Abdullahi Usman Bello a matsayin sabon shugaban hukumar ɗa'ar ma'aikata ta ƙasa CCB, ya fitar da sanarwa.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya masa addu'ar samun tsawon rai da lafiya.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus ya watsar da kashin Atiku Abubakar inda ya marawa Shugaba Tinubu baya da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya saka sunayen Aliko Dangote, Abdulsamad Rabiu da wasu 'yan kasuwa a kwamitin farfado da tattalin arzikin Najeriya.
Wasu sakonni da aka yada a shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na bayar da tallafin N30,000. An gano gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya halarci jana!izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. A wajen ya yi wa iyalan da suka bari alkawura don inganta rayuwarsu.
Hadimini shugaban kasa, Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Bayo Onanuga ya soki Muhammadu Buhari kan rashin mutunta sojojin da suka mutu a bakin aiki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci dattawa da kuma sarakunan kauyen Okuama da ke jihar Delta da su zakulo wadanda suka aikata wannan ta'asar a jihar.
Sanata Ali Ndume ya yi Allah wadai da karin kudin kujerar aikin hajji inda ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya biya cikon kudin ga maniyyata domin rage musu wahala.
Bola Tinubu
Samu kari