Bola Tinubu
Sanata Shehu Sani ya yi shaguɓe ga 'yan Najeriya bayan bankin CBN ya kakaba musu sabon haraji yayin da suke damuwa Bola Tinubu bai dawo daga taron Saudiyya ba.
Bankin duniya ya kafa wa gwamnatin Najeriya sharadin dawo da harajin sadarwa kafin ba ta bashin dala miliyan 750. Hasashe ya nuna shugaba Tinubu zai amince.
Jigon jami'yyar APC, Podar Johnson ya magantu kan zargin rikici tsakanin Shugaba Bola Tinubu da Nasir El-Rufai inda ya ce babu komai a tsakaninsu.
Da alama dai ziyarar da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai kasar Amurka ta haifar da gibi a shugabancin Najeriya. Atiku Abubakar ya yi magana kan hakan.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan wani rahoto da ake yadawa na cewa tana tattaunawa da Amurka da Faransa kan kafa sansanonin sojinsu bayan barin yankin Sahel.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu ya ce gwamnatocin da suka sjude ne suka jefa Najeriya a matsin tattalin arzikin da take ciki ba Bola Tinubu ba.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce duk matsalolin da Najeriya ke fama da su Godwin Emefiele ne ya jawo su. Amma Tinubu ya dukufa wurin nemo mafita.
Hamshakin attajiri kuma dan kasuwa, Prince Arthur Eze, ya bukaci 'yan Najeriya da su marawa gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu baya domin ta yi nasara.
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana cewa ta gano wasu dake yiwa kokarinta zagon kasa. Gwamna Nasir Idris na jihar ne ya yi zargin a garin Zuru yayin bikin Uhola.
Bola Tinubu
Samu kari