Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan ba 'yan sandan jihohi manyan makamai domin dakile wasu matsaloli.
Wasu manyan Arewa sun soki shirin kafa sansanin sojin Amurka da Faransa a tarayyar Najeriya bayan an kore su daga kasashen Nijar, Mali da Burkinna Faso.
Ana rade-radin cewa gwamnatin tarayya ta yi wa Sanatoci da 'Yan majalisa karin albashi. Mun tattaro martanin jama’a yayin da aka ji an kara albashin majalisa a boye
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirinta na fara amfani da nukiliya wurin samar da wuta a kasar. Shugaban hukumar NAEC ne ya bada sanarwar a jiha Alhamis
Daya daga manyan jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya zargi Bola Tinubu da kokarin murkushe 'yan adawa.Ya ce PDP za ta dinke kafin zaben 2027 duk da kokarin Tinubu hana su.
Dele Momodu ya zargi Shugaba Bola Tinubu da yin aiki tukuru domin tada zaune tsaye a jam’iyyar PDP da sauran jam’iyyun adawa a Najeriya gabanin zaben 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce ba za su ci gaba da zargin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba kan halin da ake ciki.
Gwamnatin Najeriya ta ce ba za ta tsaya jan kafa wajen yaki da masu yi wa tattalin arizikin kasa ta'annati. Kashim Shettima ne ya bayyana hakan a yau.
Bola Tinubu
Samu kari