Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta shirya sake binciken ikirarin kamfanin mai na NNPCL game da bashin N2.8trn na tallafi da ya ke bin gwamnatin tun kafin cire tallafin mai.
Karamin Ministan lafiya a Najeriya, Tunji Alausa ya bugi kirji kan yadda suka inganta bangaren lafiya inda ya ce har daga indiya da Turai ana zuwa neman lafiya.
Shugaban kungiyar Dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa, ya bayyana dalilin da ya sa Dattawan Arewa suke adawa da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da sake fasalin haraji ya ba da shawarar kara kudin harajin VAT. Kwamitin ya kuma nemi a canja tsarin raba kudi.
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, Barista Daniel Bwala ya shawarci 'yan Najeriya kan rungumar tsarin harajin CBN da Bola Tinubu ya kawo.
Peter Obi ya yi yi maratani ga kudurin gwamnatin tarayya kan fara karbar harajin 0.5% na tsaron yanar gizo. Obi ya yi martanin ne a shafinsa na X a yau Laraba
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan zargin da kamfanin kirifto na Binance ya yi na cewa wasu jami'an gwamnati a Najeriya sun bukaci ya ba da cin hancin $150m.
Gwamnatin tarayya za ta kaddamar da tashar tsandauri a Funtua dake jihar Katsina gobe Alhamis, wanda zai zama tasha irinta ta uku a Arewacin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari