Majalisar dokokin tarayya
Dan Majalisar Dokokin da Wike ko goyawa baya, Kingsley Chinda ya yi nasarar samun kujerar shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya ta 10.
Honorabul Tajudeen Abbas ya bayyana sabbin jagororin majalisar wakilan tarayya ta 10 daga bangaren masu rinjaye APC da kuma marasa rinjaye wato PDP, NNPP da LP.
Za a ji an tsaida magana game da kujerar shugaban masu rinjaye da masu tsawatarwa. Daga PDP ana maganar Aminu Tambuwal, Sanata Irete Kolo Kingibe da Abba Moro.
Majalisa ta dawo daga hutun sallah yau, abin da ya rage shi ne rabon mukamai da kwamitoci. Babu sabo ko tsohon ‘dan majalisa wajen neman shiga kwamiti mai kyau
Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Tajuddeen Abbas ya nesanta kansa da kalamai na rashin da'a da hadiminsa, Godfrey Gaiya ya yi akan Buhari, tsohon shugaban.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Yanzu ana maganar wanene zai dare kan kujerar shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa. Sanatoci su na kan gaba wajen neman rike mukami mafi tsoka a mukamai.
Dan majalisa mafi ƙarancin shekaru, Ibrahim Bello Mohammed, da ke wakiltar mazaɓun Birnin-Kebbi, Kalgo da Bunza a majalisar wakilai ya bayyana yadda ya tsinci.
Kujerar Majalisa ta jawo rigima tsakanin Atiku Abubakar da G5 watau Nyesom Wike, Seyi Makinde, Samuel Ortom, Okezie Ikpeazu da Ifeanyi Ugwuanyi a Jam’iyyar PDP.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari