Majalisar dokokin tarayya
Bola Ahmed Tinubu ya umurci Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa ta 9 da Femi Gbajabiamila, kakakin majalisa ta 9 su warware rikicin shugabancin majalisa.
Shugaban kungiyar Gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce Tajuddeen Abbas/Ben Kalu sun fi cancanta da rike majalisa. Uzodinma ya hadu me da masu goyon bayan Abbas.
Sanatoci sun ce ma’aikatun gwamnati sun karbi bashi, amma har yau ba su biya ba. Ana zargin Akanta Janar da sakacin wajen karbo wadannan kudi tun shekarar 2007.
Bola Tinubu ya gayyaci ‘Yan Majalisar PDP, LP, SDP, YP da NNPP zuwa Aso Rock. Sabon shugaban kasar ya dade ya na son zama shugaban Najeriya tun a shekarun baya.
A ranar Juma'a, 2 ga watan Yuni, Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da ginin babban Masallacin Juma'a na majalisar dokokin tarayya.
Abdulaziz Yari ya hada-kai da Sanatocin Jam’iyyun adawa domin karya APC, ya nuna kundin tsarin mulki bai hana masa tsayawa takarar kujerar majalisar kasa ba.
Ana kukan rashin kudi, Majalisa za ta biya Sanatoci da ‘Yan Majalisa N30bn. An ware biliyoyin kudi da nufin biyan giratuti ga ‘dan majalisa da zai koma ofis ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da masu neman kujerar kakakin majalisar wakilan tarayya da mataimakinsa, Abbas Tajudeen da Benjamin Kalu a Villa.
Kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Honorabul Ayuba Abok, ya sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugabannin kananan hukumomi 17 da baki ɗaya kansiloli.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari