Majalisar dokokin tarayya
Dan Majalisar dokoki, ya bai wa Peter Obi shawara kan ya yi wa Tinubu mubaya'a. Ɗan majalisar na jam'iyyar Labour Amobi Ogah, da ke wakiltar mazaɓun Isuikwuato.
Ɗan majalisar dokokin jihar Kaduna mai wakiltar ƙaramar hukumar Chikun, ya riga mu gidan gaskiya kwana huɗu bayan an rantsar da su. Ya rasu bayan rashin lafiya.
Tajudeen Abbas, sabon kakakin majalisar wakilan tarayya ya naɗa Musa Abdullahi Krishi a matsayin mai magana da yawunsa, ya kuma naɗa wani sabon hadimi daban.
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
Bayanai sun fito kan yadda jagororin PDP su ka goyi bayan APC Majalisa. Nyesom Wike da mutanensa sun taimaka a samun nasarar Godswill Akpabio da Tajudeen Abbas
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Ɗan majalisar jam'iyyar Labour Party (LP), Denis Agbo, ya bayyana dalilin su na zaɓar Tajudeen Abbas a matsayin kakakin majalisa. Ya ce sauya shawara suka yi.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Femi Gabajabiamila, ya yi murabus daga matsayin mamban majalisar wakilan tarayya don komawa aiki shugaban ma'aikatan Tinubu.
Matan sabon kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, sun janyo hargitsi ana tsaka da rantsar da shi a dandamalin zauren majalisa. Matan sun kusa yin dambe.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari