Majalisar dokokin tarayya
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Francess Ogbonnaya ta zargi Farfesa Sandra Duru da ba ta N300,000 domin ta ƙirƙiri sautin bogi da zai bata sunan Sanatar Kogis Natasha Akpoti-Uduaghan.
Allah Ya karbi ran surukar shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen Marigayiyar ta yi bankwana da duniya ne tana da shekara 85 a daren ranar Alhamis.
Dan Majalisar Wakilai, Hon. Terseer Ugbor ya caccaki gwamnatin Benuwai karkashin Gwamna Hyacinth Alia da rashin jawo kowa a jiki a yaƙi da matsalar tsaro.
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministocin Bola Tinubu 2, gwamnan CBN, da Akanta Janar ranar Talata mai zuwa kan gaza biyan kudin 'yan kwangila tun shekarar 2024.
Sanata Godswill Akpabio ya ce gargadi ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da ya daina magana kan majalisa a kasuwa domin kar ya hada su fada da Tinubu.
Majalisar wakilai ta ba gwamnonin Benue da Zamfara wa'adin mako 1 su bayyana gabanta. Lauyoyi sun shigar da ƙara kan dakatar da 'yan majalisa ba bisa ƙa'ida ba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari