Majalisar dokokin tarayya
Majalisa ta yi barazanar daukan matakai kan kamfanonin da gwamnatin tarayya bashin Naira tiriliyan 9.4 da suka ki gurfana. Za a yi aiki da kudin a kasafin 2025.
'Yan siyasar Arewa sun bukaci Akpabio ya yi murabus daga shugaban majalisar dattawa bayan Sanata Natasha ta zarge shi da yunkurin yin lalata da ita.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru da Bebeji, Abdulmumini Jibrin Kofa ya raba tallafin kudi da kayan sana'a ga mutane 10,000 domin azumin watan Ramadan.
Dan majalisar dokokin Kano mai wakiltar mazabar Rano, brahim Muhammad (NNPP-Rano) ya bayyana takaicin yadda shugaban karamar hukumarsa ya rushe shaguna 500.
Mazauna Tarauni sun caccaki dan majalisa Muktar Yarima kan rabon dawa da gero a Ramadan, suna masu cewa ba doki ba ne da za su ci irin wannan tallafi.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ba ta da aniyar daukar mataki a kan zarin da ake yi wa shugabanta, Sanata Godswill Akpabio bisa zargin neman Natasha.
Sanata Saliu Mustapha ya tallafa wa mutane 2,500 a Kwara, bayan ya horar da su kan sana’o’i don bunkasa kasuwanci, noma da rage fatara a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da Bola Ahmed Tinubu ya shiga batun Natasha da Akpabio.
Ana daf da fara azumin watan Ramadan, dan Majalisar Tarayya a Sokoto ya gwangwaje yan mazabarsa da abinci, kudi da kuma tallafi ga malamai a yankin.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari