Majalisar dokokin tarayya
Sanata Stella Adaeze Oduah ba ta kammala aiki bautar kasa, amma sai ga shi tana da satifiket. Hukumar NYSC ta fito ta bayyana cewa babu wanda ya ba ta takardar.
Hon. Shehu ABG bai iya samun tikitin 2023 ba a PDP. Hakan ta sa ya ajiye maganar rabawa masu zaben ‘dan takara N2.5m da ya yi masu alkawari a Kaduna ta Arewa.
‘Yan majalisa sun yi wa dokar zabe kwaskwarima ta yadda masu mukamai za su sauka daga kujerunsu kafin su shiga takara, wannan ya sa za ayi shari’a a gaban kotu.
Mataimaki na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a fannin yada labarai da sadarwa mai dogaro da fasahar zamani, Bashir Ahmad, ya siya fom din takara.
Wani mummunan lamarin ya faru a anguwar Uquo da ke karamar hukumar Esit Eket a cikin Jihar Akwa-Ibom a ranar 4 ga watan Nuwamban 2021, Vanguard ta ruwaito. Ana
Kawunan jiga-jigan APC ya rabu kan kokarin da ake na tsayar da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa na yarjejeniya.
Mutane da dama masu rike da mukamai suna yin alkawurran da ba za su iya cika wa ba yayin yakin neman zabe saboda kawai suna son su ci zabe, a cewar wani dan maj
Tsohon shugaban majalisar wakilan tarayyan Najeriya ya ayyana shiga tseren takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar jam'iyyar APC a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Majalisar dattawa ta karbi wasikar nuna sha'awar tsayawa takarar shugaban kasa daga jigon APC, kuma sanata mai wakiltar Ogun ta tsakiya Ibikunle Amosun a 2023.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari