Majalisar dokokin tarayya
Iyalai, 'yaya, yan'uwa da abokan arziki sun halarci jana'izar dan majalisar dokokin jihar Legas da ya wakilci Mushin, Hanarabul Olawaje AbdulSobur da ya mutu.
Nkiruka Onyeocho, ‘yar majlisar wakilai daga jihar Abia, tayi kira ga jama’a da su kirata da baiwar jama’a fiye da ‘yar siyasa saboda bata da halin ‘yan siyasa.
Majalisar wakilai tace a soke wasu ma’aikatu a kasar nan, kuma ana zargin wasu ma’aikatun tarayya sun batar da N2tr ba tare da ‘yan majalisa sun samu labari ba.
Fadar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na Shirin Kashe Naira biliyan biyu domin sabunta motocin shugaban kamar yadda sakataren fadar gwamnatin tarayya ya tabbata.
Buba Marwa yace manyan dillalan miyagun kwayoyi suna halaka jami’an hukumar a cikin matakin da suka dauka kan sabunta yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi.
Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, a ranar Juma’a ya koka kan N345m da aka yi kasafi domin manyan ayyuka a ma’aikatarsa a shekarar 2023.
Dan majalisar wakilai na kasa ya bayyana bukatar a ba 'yan Najeriya damar mallakar makamai domin su iya kare kansu daga barnar 'yan ta'adda a fadin kasar nan.
Ana bincike kan wasu kudi da ma’aikatu suka batar a Majalisa. Sakamakon binciken ya nuna an cire fiye da N2bn da sunan ma’aikatar shari’a, amma babu labarinsu.
Kakakin majalisar wakilai ta kasa, Femi Gbajabiamila ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa, nan kusa kadan kungiyar malaman jami'a za ta koma bakin aiki nan kusa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari