Majalisar dokokin tarayya
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun yan majalisar dattawan kasar a yau Talata, 7 ga watan Maris.
Har mun fahimci wadanda suka sake lashe zaben Majalisa sun fara yi wa sababbin Sanatoci kamfe. Godswill Akpabio da Uzor Kalu su na neman kujerar Shugaban Kasa
Za a samu jerin Sanatoci da Za a tantsar a Majalisar daga Abuja da Jihohi 36. Babu cikakken sakamakon Enugu, Imo, Taraba, Yobe, Borno, Kebbi, Zamfara, da Filato
Nan da kusan watanni uku ake sa ran za a rantsar da sabuwar majalisar tarayya. Za a samu sababbin Sanatoci da ‘Yan majalisar da suka doke wadanda suka dade.
Kotun majistare a jihar Kano ta tasa keyar Ado Doguwa zuwa magarkama bisa zargin ya kitsa kashe kashe a jihar Kano a lokacin zabrn 023 da ya gabata; Asabar.
Rahoton nan zai nuna cewa Jam’iyyar APC ce a kan gaba da kujeru kusan 40 a Majalisar dattawa na kasa. APC ta na kan hanyar samun rinjaye a kan jam’iyyar PDP.
Hakeen Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilan tarayya ya bayyana cewa abinda shugaba Muhammadu Buhari yayi bai kamata ba saboda karan-tsaye ne ga doka.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya roki yan Najeriya su bari wannan sabon tsarin na sauya naira ya yi tasirin da ake so, ya faɗi abu 3..
Sanatan Ekiti ya soki tsarin canza kudi da Gwamnan CBN ya fito da shi. ‘Dan majalisar ya zargi babban bankin Najeriya na CBN da zama babban barazana ga zabe.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari