Yan ta'adda
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da ayyukan 'yan sa kai a jihar bayan da 'yan bindiga suka addabi wasu yankunan jihar da harin daukar fansa. Gwamnati ta bayyan
Gwamnatin Najeriya ta zargi kungiyar ESN da laifin hallaka wasu jami'an 'yan sanda tare da daukar bidiyo da kuma yada shi a kafafen sada zumunta. Gwamnati za ta
Rundunar 'yan sandan jihar Edo ta tabbatar da garkuwa da DPO, CSP Ibrahim Ishaq na ofishin yankin Fugar da ke karamar hukumar Etsako ta jihar da miyagun sukai.
Wani kasurgumin mai garekuwa da mutane ya mutu a gidan yari yayin da yake ci gaba da jiran hukunci. An ce ya yi gajeriyar rashin lafiya ne daga nan kuma ya mutu
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun farmaki motar wani wai kwamishina a jihar Kogi, sun harbe shi a kafa. An ce dai yana ci gaba da murmurewa.
Jami'an tsaro sun ritsa da miyagun 'yan bindiga a cikin gidan gyaran halin Jos. 'Yan bindigan masu yawa sun kai farmaki gidan inda suka yi yunkurin balle shi.
Dr Ahmad Gumi ya bayyan ayadda ake cutar da Fulani makiyaya, tare da bayyana cewa, 'yan bindiga suna aikata laifukan ta'addanci ne kawai, amma su ba 'yan ta'add
Sheikh Gumi ya bayyana wasu batutuwa da suke ci masa tuwo a kwarya kan abubuwan da suka shafi gwamnati da yakin da take da 'yan bindiga a Najeriya. Ya bayyana b
Antoni janar na tarayya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami, SAN, ya ce gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin mitsike 'yan bindiga saboda hukuncin kotu.
Yan ta'adda
Samu kari