Yan ta'adda
Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari kauyukan Kabo da Shako da ke karamar hukumar Gurara a jihar Neja, inda suka kashe jami’an tsaro har tara a wani kwanton bauna.
An kashe mutane uku a wani farmakin da aka kai garin Naka da ke karamar hukumar Gwer ta yamma a jihar Benue. Harin ya faru sa’o’i 24 bayan kashe wani Faston.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari wani yankin jihar Kaduna, sun hallaka mutane 23 tare da sace wasu. An hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan...
Jami'an tsaro sun bakaɗo yunƙurin kai farmaki matatar man fetur na Dangote,Lekki Free Trade Zone cikin jihar Legas.Kakakin rundumar ƴan sandan jihar Legas yace.
'Yan ta'adda sun kai hari tashan jirgin kasa na da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna, Channels Television ta ruwaito. Majiyoyi sun ce yan ta'adda sun saka bam ne
Mataimakin shugaban ƙasa,Yemi Osinbajo ya hallara Kaduna har asibitin sojoji don ziyartar waɗanda ƴan ta'adda suka kaiwa farmaki a jirgin ƙasan a daren Litinin.
Babu amo ba labarin manajan daraktan bankin manoma (BOA), Alwan Hassan tun lokacin da aka kai wa jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna farmaki ind wasu suka mutu.
Wasu daga cikin iyalan fasinjojin dake jirgin ƙasan da ƴan ta'adda suka tare a hanyar Kaduna-Abuja, sun ce har yanzu basu san halin da ƴan uwansu ke ciki ba.
Dakarun runduna ta 82 ta sojojin Najeriya a ranar Litinin, 28 ga watan Maris, sun tarwatsa wata maboyar ‘yan ta’adda ta IPOB/ESN a Osumoghu, dake jihar Anambra.
Yan ta'adda
Samu kari