Yan ta'adda
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da harin ta’addanci da 'yan Boko Haram suka kai kan gidan gyara hali na Kuje.
Bashir Magashi, ministan tsaro, ya ce dukkan wadanda ake zargin 'yan Boko Haram ne a gidan yarin Kuje da ke babban birnin tarayya (FCT) sun tsere a jiya Talata.
An kara tsaurara matakan tsaro a garuruwan da ke yankin Kuje da kewaye a babbar birnin tarayya, Abuja bayan farmakin da yan Boko Haram suka kai kurkukun Kuje.
Ministan Tsaro, Bashir Magashi, ya ce kididiigar abuɓ da ya faru da dabarun da maharan suka bi wajen kai hari gidan Yarin Kuje ya nuna alamar Boko Haram ce.
inin Abuja - Hukumar Kula da Gidan Yari ta Najeriya (NCoS), ana Laraba, ta ce zaman lafiya ya dawo a gidan kaso dake Kuje bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewar kimanin fursunoni 600 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Kuje biyo bayan harin da ake zargin yan Boko Haram da kaiwa.
Jihar Anamba - Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta karyata rahoton da aka wallafa a Facebook cewa wasu Fulani hudu sun kutsa cikin cocin Awada Grace na God.
An ga a kalla gawawwaki takwas bayan 'yan bindiga sun kai hari Anguwan Bashar da wata anguwa karamar hukumar Kanam na jihar Plateau a ranar Litinin da ta wuce.
Bayan farmakin da wasu yan bindiga suka kai, fursunoni sama da guda 300 ne suka tsere daga babban gidan gyara hali na Kuje da ke babbar birnin tarayya Abuja.
Yan ta'adda
Samu kari