Yan ta'adda
Wata soja da aka sace ta kubuta daga hannun 'yan ta'adda bayan da sojoji suka yi kokarin kwato ba. An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka sace budurwar a Kudu.
Wani jami'in dan sanda ya jawo rikici bayan da ya kashe wata mata da aka ce lauya ce, kuma tana da juna biyu da aka kashe a jihar Legas. IGP ya nemi a dakatar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki caji ofishin 'yan sanda a karamar hukumar Ihiala ta Anambra inda suka jefa abubuwa masu fashewa tare da kona shi.
'Yan ta'adda a kananan hukumomin Rafi da Mashegu sun halaka a kalla mutum hudu tare da sace wasu 100 saboda gaza biyan kudin haraji da manoma suka yi a Neja.
Miyagun 'yan ta'adda sun kai farmaki wasu yankunan jihohin Zamfara da Sokoto a ranar Litinin inda suka halaka a kalla mutane 15 tare da jiagata wasu masu yawa.
Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga karkashin shugabancin Lawalli Damina, sun halaka mutum 32 tare da sako wasu 200 da suka sace bayan batan bindigunsu biyu a Zamfara.
A jihar Taraba, rahoto ya zo cewa wasu asu garkuwa da mutane sun hallaka Bayin Allah duk da an biya fansar Naira Miliyan 60 domin ganin mutanen sun samu 'yanci.
Wasu da ake kyautata tsammanin mayakan Boko Haram sun halaka makiyaya 17 a kauyen Airamne dake garin Mafa a jihar Borno tare da kwashe shanun da suke kiwo.
Yan ta'adda
Samu kari