Yan ta'adda
Abuja - Fadar shugaban kasa ta ce, yan ta’adan da suka yi garkuwa da fasinjojin jirgin kasa dake jigilar daga Abuja zuwa Kaduna sun yaudari gwamnati. rahoton .
Yan bindiga a ranar Talata sun kashe jami'in hukumar shige da fice, NIS, guda daya sun kuma raunata wasu mutane biyu a karamar hukumar Maigatari a Jihar Jigawa.
Dakarun Bataliya ta 195 na Operation Hadin Kai, sun cafke wasu mutum 7 da ke jiglar kaya ga 'yan ta'addan Boko Haram a wajen Maidugiri, babban birnin Borno.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga sun kashe Kodinetan Hukumar Harajin Haraji ta Kasa (FIRS) mai kula da jihohin Zamfara, Sokoto da Kebbi a Lahadi.
Jihar Ondo - Rundunar yan Sakai na jihar Ondo, wadda aka fi sani da Amotekun, sun cafke wasu mutane 168 da ake zargin ’yan mahara ne dauke da layu a cikin many.
Gamayyar Kungiyar Yarabawa ta Afenifere, ta roki shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna cewa har yanzu shi ne ke jagorantar kasar. Rahoton jaridat Daily Tru.
Dakarun sojin saman Najeriya karkashin Operation Hadin Kai sun bayyana halaka fitaccen shugaban 'yan ta'addan Boko Haram, Modu tare da wasu 'yan ta'adda 27.
An kashe shugaban ‘yan ta’adda, Abdulkarim Faca-Faca, wanda ke cikin wadanda suka kitsa harin da aka kai wa ayarin motocin shugaban kasa Buhari a Katsina...
Abuja - Rundunar ‘yan sandan Najeriya (NPF) ta gayyaci ‘yan kasa masu sha’awa shiga aikin Dansanda da sun yi rajistar shiga kwalejin Karatun dansanda na digiri.
Yan ta'adda
Samu kari