Yan ta'adda
Dakarun sojojin atisayen 'Operation Hadin Kai' sun ragargaji ƴan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda shida tare da ƙwato makamai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya koka kan kwaranyowar 'yan ta'adda da wasu masu aikata miyagun laifuka zuwa jiharsa daga jihohin da ke makwabtaka da.
Ƴan bindiga a daren ranar Lahadi 16 ga watan Yuli sun halaka wani ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Nsukka ta jihar Enugu har lahira, bayan sun yi ta harbinsa.
Hukumar 'yan sandan ta bayyana cewa jami'an sashin tattara bayanan sirri sun damƙe Yusuf Usah bisa zargin hannu a harin da aka kai wa Ayarin babban fasto a Edo.
Miyagun ƴan bindiga sun kai mummunan hari kan jami'an ƴan sanda a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun halaka jami'an ƴan sanda huɗu a yayin harin da suka kai musu.
Gwamna Zulum na jihar Borno ya sanar da haramta sana'ar jari-bola a fadin jihar. Gwamnan ya ce ya dauki matakin ne domin kare mutanen da ke sana'ar daga hare.
Kungiyar ta'addancin na mai fafutukar kafa kasar musuluncu ISWAP ta hana manoma, makiyaya da yan su masu kamun kifi shiga yankunan karamar hukumar Marte, Borno.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Filato, Dachung Musa Bagos, ya bayyana takaicinsa kan yadda ake samun karuwar hare-haren 'yan bindiga a jihar cikin kwanakin.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa kasashen Yammacin Afrika za su y hadn gwiwa wajen fatattakar matsalar tsaro da ta addabi yankin. Ya bayyana cewa matsalar.
Yan ta'adda
Samu kari