Yan ta'adda
Gwamnatin Najeriya ta ba da bayanin wadanda ke daukar nauyin ta'addanci da tallafawa kungiyoyin ta'addanci a kasar. Ta ce, akwai hannun kasashen turai a IPOB.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka wani malamin addinin Islama a daidai lokacin da yake kokarin komawa gida yin buda baki a azumi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sace daliban jami'a guda biyu a jihar Zamfara, inda suka kutsagidan kwanan dalibai don aikata wannan mummunan barna da suka yi.
Yayin da musulmai ke ta azumi, 'yan ta'adda sun ci gaba da aikata laifi a jihohin Arewacin Najeriya. Sun kashe mutane da yawa a jihar Katsina da ke Arewaci..
'Yan ta'addan IPOB sun game da mummunan yanayi yayin da 'yan sanda suka hallaka 'yan ta'adda biyar nan take a lokacin da suka farmaki 'yan sandan a jihar Abia.
Rundunar yan sanda reshen jihar Abiya ta samu nasarar dakile yunkurin yan ta'adda na kai wa jami'anta hari, wasu sun ce ba haka lamarin ya faru ba, an kashe 5.
Kwanakin baya aka dauke wani Mai ba Gwamnan Zamfara shawara a kan siyasa. A makon nan Ibrahim Ma’aji ya kubuta daga hannun ‘yan bindiga bayan an biya kudi
An sace wasu jami'an hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Kog, lamarin da ya kai ga 'yan ta'addan ke neman kudin fansa N50m kafin su sako wadanda aka sacen.
Miyagun ƴan bindiga sun halaka wata jaririya a jihar Kaduna. Ƴan bindigan sun dai sace matar ne lokacin tana ɗauke da juna biyu tare da mijinnta da ɗiyar ta.
Yan ta'adda
Samu kari