Yan ta'adda
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya yi magana kan rikice-rikicen da ke aukuwa a jihar Plateau da hanyar da za a bi domin magance su.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai munanan hare-hare a ƙauyukan Domawa da Sukola na jihar Katsina inda suka halaka mutum uku da sace wasu da dama.
Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda ya sake jadadda kudurinsa na kin yin sulhu ko kuma kulla wata yarjejeniya da ‘yan ta’adda. Ya ce ko matarsa ce zai hukunta ta.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa a halin da ake ciki yanzu, tsaron jihar ya inganta sosai a kaso 85% cikin 100.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai mummunan hari kan matafiya a jihar Benue inda suka halaka mutum uku har lahira. Ƴan bindigan sun kuma raunata wasu daban.
Nnamdi Kanu zai tashi da N8bn daga hannun Gwamnatin Tarayya tun da IPOB ta yi galaba a Kotu. Alkali ya ce tsare shi da ake ta yi ya saba doka da tsarin mulki.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutum biyu waɗanda ke safarar makamai ga ƴan ta'adda a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai.
Dakarun rundunar Operation Lafiya Dole sun halaka mayakan kungiyar ta'addanci guda biyar tare da kama wani daya a daren ranar Laraba, 25 ga watan Oktoba.
Ana da labari wasu hare-hare da aka kai a a Birnin Gwari, an kashe mutane akalla hudu a jihar Kaduna, inda aka kai hare-haren ba su da nisa da sojojin kasa.
Yan ta'adda
Samu kari