Yan ta'adda
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya ce kafa shari'a da Ahmed Sani Yarima ya yi a Zamfara ce ta jawo aka fara cin mutuncin Fulani wanda hakan ya jawo ta'addanci.
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da cafke dan ta'addar da ya fitini kauyuka a jihar Taraba. Dan ta'addan, Ibrahim Hassan ya amsa laifinsa a hannun jami'an tsaro.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da kwace lasisin kamfanin Trimadix Geomin Consult Limited mai hako ma'adanai a jihar saboda barazana ga tsaro da zaman lafiya.
Wau ‘yan bindiga da ake zargin mazauna Binuwai ne sun dira yankin Gugur da ke karamar hukumar Katsina-Ala tare da kashe mutane shida a harin ramuwar gayya.
Bayan shafe shekaru a tsare, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu ya zubar da makaman yaki inda ya bayyana cewa a shirye ya ke ya tattauna da gwamnati.
Rundunar 'yan sanda a jihar Yobe ta sanar da kama babban dan ta'adda mai suna Haruna Muhammad da ya shahara da kiran mutane yana musu barazanar kisa.
Shehun Borno (Dr) Abubakar Umar-Ibn Garbai Al-Amin El-Kanemi ya bukaci jami'an tsaro su kara kokari wajen yaki da Boko Haram domin kwato wuraren da suke rike dasu.
Amurka ta janye sojojinta da suka kafa sansani a Nijar domin yakar ta'addanci biyo bayan wa'adin da sojojin da suka yiwa Muhammad Bazoum juyin mulki suka bayar.
Rahoton da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana yadda aka kai ga hallaka wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a a jihar Kaduna da ke Arewacin kasar.
Yan ta'adda
Samu kari