Yan ta'adda
A jiya Laraba 27 ga watan Maris aka yi ta yada jita-jitar cewa hatsabibin ɗan bindiga, Dogo Giɗe ya mutu a jihar Sokoto, an samu karin bayani kan labarin.
Asibitin kwararru na Reliance da ke Sokoto a ranar Laraba ya musanta cewa ya yi jinyar shugaban ‘yan bindiga Dogo Gide, wanda sojoji suka harbe shi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a hedkwatar karamar hukumar Anaocha a jihar Anambra. Sun yi awon gaba da 'yan sanda.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Maiduguri na jihar Borno, ta zartar da hukunci kam shari'ar mutum 313 da ake zargi da laifin aikata ta'addanci.
Rundunar sojojin Nigeriya ta sanar da murƙushe hatsabibin ɗan bindiga a jihar Zamfara, Junaidu Fasagora tare da mayaƙansa da dama a karamar hukumar Tsare.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon harin ta'addanci a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara. Sun hallaka babban limami da sace mutane.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce shirin aminci a makarantu da suka kaddamar a Borno tun shekaru bakwai zuwa takwas da suka wuce yana aiki yadda ya kamata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yawaitar ayyukan masu garkuwa da mutane. Ya bayyana su a matsayin 'yan ta'adda wadanda za a kawo karshensu.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Yan ta'adda
Samu kari