Olusegun Obasanjo
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa misalin karfe 1:58 na ranar Laraba aka rantsar da Duoye Diri a karo na biyu a matsayin gwamnan jihar Bayelsa.
Wole Olanipekun SAN ya bada shawarar a fito da sabon kundin tsarin mulki . Gawurtaccen lauyan yana so ayi wa dokokin garamawul na gaske, amma ya kusa cin duka.
Shugaban kasa Bola Tinubu da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo sun yi musabaha a karo na farko tun bayan zaben 2023 a wajen rantsar da Gwamna Hope Uzodimma.
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Kotu ta garkame tsohon ministan wutar lantarki da karafa, Olu Agunloye a gidan gyaran hali na kuje bayan da EFCC ta gurfanar da shi kan badakalar wutar mambila.
Tun bayan dakatar da Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu kan zargin badakalar kudade, Legit Hausa ta jero muku sauran Ministoci da aka kora a mukamansu.
Sanata Ahmed Sani Yeriman-Bakura ya yi magana a kan yadda ya yafe takararsa a zaben 2007 saboda Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya zama ‘dan takara a ANPP.
A wasu hotunan da muka gani, an ga El-Rufai tare da Obasanjo, inda yake bayyana ya kai masa ziyara ce ta ban girma a matsayinsa na mai gidansa na siyasa.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kass ta'annati (EFCC) ta bayar da belin tsohon ministan lantarki, Olu Agunloye, mako guda bayan ta cafke shi.
Olusegun Obasanjo
Samu kari