Olusegun Obasanjo
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi ikirarin cewa gwamnatinsa na daya daga cikin mafi kyawu da aka samu a kasar nan, musamman wajen tattalin arziki.
Mun kawo maku tarihin Tanimu Yakubu masanin tattalin arziki da kasuwanci wanda mutumin Yar’adua ne da zai jagoranci aikin kasafin kudi a mulkin Tinubu.
Ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya magantu kan gorin da ake masa kan taimakonsa da Bola Tinubu ya yi a siyasar Najeriya.
Mun kawo yadda aka kashe Tiriliyoyi a kan tallafin man fetur a shekaru 25. Goodluck Jonathan yake mulki, ya yi kokarin soke tsarin amma aka hana shi sakat.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya magantu kan halin da ya shiga a gidan yari da ke Yola inda ya ce marigayi Lamidon Adamawa ya taimake shi a zamansa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana irin damar da ‘yan siyasa ke bayarwa a juyin mulki a kowace kasa da hakan ya faru.
Yayin da ake cikin mummunan yanayi a Najeriya, tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasano ya nemo mafita ga rashin shugabanci da ake fama da shi a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace canza taken Najeriya yana da muhuimmanci wajen hadin kan Najeriya. Ya fadi haka ne biyo bayan suka da ya sha kan lamarin.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Olusegun Obasanjo
Samu kari