Olusegun Obasanjo
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Kotu ta garkame tsohon ministan wutar lantarki da karafa, Olu Agunloye a gidan gyaran hali na kuje bayan da EFCC ta gurfanar da shi kan badakalar wutar mambila.
Tun bayan dakatar da Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu kan zargin badakalar kudade, Legit Hausa ta jero muku sauran Ministoci da aka kora a mukamansu.
Sanata Ahmed Sani Yeriman-Bakura ya yi magana a kan yadda ya yafe takararsa a zaben 2007 saboda Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya zama ‘dan takara a ANPP.
A wasu hotunan da muka gani, an ga El-Rufai tare da Obasanjo, inda yake bayyana ya kai masa ziyara ce ta ban girma a matsayinsa na mai gidansa na siyasa.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kass ta'annati (EFCC) ta bayar da belin tsohon ministan lantarki, Olu Agunloye, mako guda bayan ta cafke shi.
Tsohon Ministan wutar lantarki a zamanin mulkin Olusegun Obasanjo, Olu Ogunloye ya shiga hannun hukumar EFCC bayan nemanshi da ake ruwa a jallo a makon jiya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya sanar da gwamnatin Tinubu cewa a shirye yake ya bayar da shaida kan Olu Agunloye wanda ake nema ido rufe kan zamba.
Hukumar EFCC ta ce ta baza komar kama Olu Agunloye, tsohon ministan makamashi da karafa karkashin gwamnatin Obasanjo kan zargin badakalar $6bn...
Olusegun Obasanjo
Samu kari