Peter Obi
Bashir El-Rufai, dan gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, ya bayyana abin da zai aikata idan dan takarar shugaban kasa na Labour Party Peter Obi ya lashe zaben
Shugaban Kungiyar Kamfen Din Shugaban Kasa na Peter Obi, Doyin Okupe ya ce jam'iyyun APC da PDP sun gama tashensu kuma masu zabe ba za su sake kula su ba. Okupe
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Larabar da ta gabata ya ce jam’iyyar APC mai mulki da PDP ba za su ci zaben 2023 ba, saboda ja
Rabi'u Kwankwaso,tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce Peter Obi, dan takarar shugabancin kasa a Labour Party,shi ya dace ya zama abokin takarar shi da ya koma NNPP.
Hakan na zuwa ne bayan da wani dan takarar shugaban kasa a dandalin jam’iyyar, Farfesa Pat Utomi, ya amince da marawa Obi baya, wanda ya koma jam’iyyar a makon
Ana zargin gwamnonin kasar kudu maso gabas sun taimakawa jam’iyyar PDP wajen rasa Peter Obi. Nyesom Wike ya ce ko da Obi ya zauna a PDP, dama ba zai dace ba.
Darekta Janar na kwamitin yakin neman zaben Peter Obi kuma Hadimin tsofaffin shugaban na Najeriya, Doyin Okupe ya ce Obi ba zai yi takara a jam’iyya ta NNPP ba.
A wannan rahoto da za a karanta, Legit.ng Hausa ta yi nazarin halin da Peter Obi ya shiga da jam’iyyar da ake tunanin ‘dan siyasar zai runguma gabanin zabe.
Peter Obi
Samu kari