Peter Obi
Ga jerin jihohin da Peter Obi, dakarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party ya lashe bayan hukumar INEC ta kammala tattara sakamakon zabe a ranar Laraba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Ribas da yawan kuri’u 231,584.
Sakamakon zaben shugaban kasan da ya gudana a jihar Delta ya nuna yadda Peter Obi ya nuna wa Atiku da Okowa Allah da girma yake, ya lallasa su a jihar Delta.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya lashe zsɓen shugaban ƙasa a jihar Ebonyi. Ya lallasa Tinubu da Atiku da tazara mai nisa.
Dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Cross River inda ya lallasa Tinubu na APC da Atiku Abubakar na PDP.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC Bola Tinubu ya ba da shawari ga Atiku da Obi kan sakamakon zaben shugaban kasa na bana, ya ce syi rungumi kaddara.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa zaben da ta gudanar yana da nagarta kuma ta shawarci jam'iyyun da suke zargin an musu magudi su tafi kotu.
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressive Congress (APC) Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a Kogi.
Tirƙashi: Wani Ɗan Acaɓa Ya Samu Luguden Kuri'u Wajen Jama'a Har Ya Samu Nasarar Zama Ɗan Majalisa a Ƙarƙashin jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi a Can Kaduna
Peter Obi
Samu kari