Ilorin
Hukumar EFCC, ta kama wani matashi mai shekaru 21, Jatto Sheriff Umar, bayan ya yi amfani da sunan Mark Zuckerberg don damfarar mutane a kafar sada zumunta yana
Ofishin binciken haddura (AIB) ya bayyana yadda tayar wani jirgin sama ya fashe yayin sauka. Babu fasinjan da aka ba da rahoton cewa ya ji rauni a lamarin.
Allah Ubangiji ya yi wa Hajiya Hafsat Bashir Imam, matar Sheikh Muhammadu Bashir Soliu, babban limamin masarautar Ilorin rasuwa a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Uwargidar gwamnan jihar Kwara, Misis Olufolake Abdulrazaq, ta yi sha tara ta arziki ga matar nan mai ido tamkar na mage da mijinta, ta karbar masu hayar gida.
Kwamishiniyar ayyuka na musamman ta jihar Kwara, Hajia Aisha Ahman Pategi, ta yi murabus daga mukarraban gwamna AbdulRahman AbdulRazq biyo bayan zargin karkatar
Sarkin Ilorin, Ibrahim Sulu-Gambari ya mika godiyarsa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan nada Ibrahim Gambari a matsayin sabon shugaban ma'aikatan fadarsa.
Legit.ng ta ruwaito Sanata Gbemisola Rukayyat Saraki ta sanar da mutuwar dattijuwar ne a shafinta na kafar sadarwar zamanita Facebook, inda tace Alhaja Sulukarnaini ta rasu ne da yammacin Litinin, 3 ga watan Yuni.
Kwamishinan 'yan sanda a jihar, Mista Lawan Ado, ya ce sun kama mutumin mai suna Suleiman Adenifuja da kokon kai guda uku ranar 26 ga watan Maris, a yankin Ogbomosho-Eiyekorin a garin Ilorin. Ado ya ce, mutumin ya bayyana masu cew
Dalibai da malaman jami’ar Ilori, jihar Kwara sun shiga ciki halin far gaba a rjiya Alhamis,2 ga watan Junairu,yayinda dakin karatun jami’ar ya kama da wuta.
Ilorin
Samu kari