Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Babban ɗan tsohon mataimakin gwamnan Kano kuma ɗan takarar gwamna na NDC, Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kai ƙarar mai magana da yawun Gwamna Abba Yusuf.
A labarin nan, za a ji cewa AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya yi zargin cewa tsagin tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje zai haɗe da Abba Kabir Yusuf a takarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Dr. Hashimu Dungurawa ya gamu da fushin mutanensa bayan an zarge shi da tayar da fitina.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan batun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Wike ya ce akwai matsala idan ya bar PDP.
Hukumar INEC ta lika sunayen yan takara 12 tare da mataimakansu na jam'iyyu daban-daban, wadanda za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na shekarar 2026.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba dole sai Gwamna Fubara ya nemi izininsa sannan zai iya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mu'ki ba.
Shugabannin ƙananan hukumomi da masu ruwa da tsaki na NNPP a Kano sun yi kiran gaggawa ga Kwankwaso da Gwamna Abba su dawo APC domin dorewar ci gaban jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf zai iya sanar da sauya sheka daga NNPP zuwa APC a cikin 'yan kwanaki masu zuwa.
Sanata Rufa'i Sani Hanga ya bayyana cewa zai tsaya a bangaren Kwankwaso idan har Abba Kabir Yusuf ya ce zai nunawa madugu butulci ya fice a NNPP.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Hashimu Sulaiman Dungurawa ya roki Abba Kabir Yusuf ya tsaya a APC. Ya fadi wadanda ake zargi da son raba Abba da Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari