Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, Lere Oalyinka ya soki matakin jam'iyyar PDP na kai tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudu.
A labarin nan, za a ji yadda Dele Momodu ya sanar da cewa jam'iyyar APC ce ƙashin bayan shirin PDP na mutunta tsarin karɓa-karɓa tare da mika takara Kudu.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna cewa akwai yiwuwar Goodluck Jonathan da Peter su dawo PDP don yin takara a 2027.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta tafka kuskure dangane da Atiku Abubakar a lokacin zaben 2023.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce akwai hikima a mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa zuwa Kudancin Najeriya a zaɓen 2027.
Wani masanin siyasa kuma mai fafutukar neman a bar Arewa ta Tsakiya ta yi mulki, Farfesa Nghargbu ya ce PDP da APC na yakar kansu da kansu kafin 2027.
’Yan majalisar Ondo biyu sun koma jam'iyyar APC daga PDP, inda hakan ya ƙara rinjaye ga jam’iyya mai mulki. Majalisar ta nemi gwamnati ta aiwatar da sabon albashi.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta zargi EFCC da gayyatar 'ya'yanta 2 a Kaduna, ta kuma rufe su tun kafin zaben cike gurbi har yanzu.
APC reshen Edo ta dakatar da Hon. Valentine Asuen bisa zargin karya doka da haddasa rarrabuwar kai, tana jaddada muhimmancin ladabi da dimokuraɗiyya a jam’iyya.
Siyasa
Samu kari