Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Peter Obi ya sake bayyana goyon bayansa ga cire tallafin man fetur, yana cewa kuɗin da aka samu ya kamata a zuba su cikin ayyukan da za su amfani talakawan Najeriya.
A labarin nan, da a ji ƙungiyar Kwankwasiyya ta fara magana game da tanadin da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zo wa da ADC kwanaki kadan bayan ya rungumi jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa ADC mai hamayya da jam'iyya mai mulki ta sanar da cewa adadin mutanen da ke rajista ya yi tashin gwaron zabo daga sauya shekar Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yunkurin tarwatsa jam’iyyar bayan sauya sheƙar Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi murabus daga NNPP.
Ministan Sufuri, Sanata Sa’idu Alkali, ya yi murabus daga gwamnatin Shugaba Tinubu yau Talata domin tsayawa takarar gwamnan jihar Gombe a babban zaɓen 2027.
Majalisar Tarayya ta girgiza a yau Talata yayin da yan majalisu 27 suka sauya sheka zuwa jam'iyyun ADC, APC, da Accord domin fuskantar zaben 2027 dake tafe.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ADC za ta zama makomarss ta gana a siyasance, ya gana da wakilan jam'iyyar a fadar gwamnatin Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
Rahotanni sun ce Sanata Ibrahim Lamido daga jihar Sokoto na shirin ficewa daga jam'iyyar sakamakon sabanin da ke tsakaninsa da shugabancin jam’iyya.
A labarin nan za a gano manyan jam'iyyar hamayya da ADC da suka hallara a Miller road da ke Kano wajen yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso maraba zuwa ADC.
Siyasa
Samu kari