Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Peter Obi ya sake bayyana goyon bayansa ga cire tallafin man fetur, yana cewa kuɗin da aka samu ya kamata a zuba su cikin ayyukan da za su amfani talakawan Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya mika takardar sauka daga mukamainsa domin neman takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 mai zuwa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fice daga NNPP tare da shiga jam'iyyar ADC a hukumance, inda ya karɓi katin mamba a gaban manyan 'yan siyasar Najeriya a Kano.
Boniface Aniebonam, wanda ya kafa jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa dama tun da dadewa suka kori Kwankwaso kuma babu wanda zai bi shi zuwa jam'iyyar ADC.
Rahoton nan zai zo dauke da bayanin duk abubuwan da suke faruwa yayin da Rabiu Musa Kwankwaso yake shiga jam'iyyar ADC mai hamayya a jihar Kano da ya bar NNPP.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya rushe daukacin majalisar zartarwarsa, inda ya umarci kwamishinoni su mika rantsuwar ayyukansu kafin ranar Juma'a yau.
Tsohon ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnati, Michael Aondoakaa ya fita daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya sanar da cewa nan gaba zai sanar da ina zai koma.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi martani kan wasu rahotannin da ke cewa ya hakura da shiga harkokin siyasa.
Bayan Rabi'u Kwankwaso ya ce zai koma ADC, Jam’iyyar ta bayyana cewa tana kokarin daukar tsarin maslaha wajen zabar dan takarar shugaban kasa na 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, yana mai cewa yana bukatar sabon tsarin siyasa domin kwace mulkin Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari