Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Mambobin PDP a majalisar dokokin jihar Taraba sun kai 16 yayin da yan Majalisa 3 daga jam'iyyun NNPP da APGA sun sauya sheka a hukumance ranar Litinin.
Jam'iyyar PDP ta dauki mataki kan wanda zai ci gaba da shugabantarta har zuwa lokacin da za ta zabi sababbin shugabanni na kasa. Ta daga darajar Umar Iliya Damagum.
Gbenga Olawepo-Hashim ya soki gwamnatin APC kan rashin akida da rusa tattalin arziki, ya ce PDP ce jam’iyyar dimokuraɗiyya, inda ya bukaci a samu canji a zaɓen 2027.
Jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin jiga-jiganta a jihar Kebbi. Sanata Isa Galaudu wanda ya yi takarar gwamna ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana matsayarsa kan yin takara a zaben 2027. Atiku ya ce zai sake jaraba sa'arsa.
Jam'iyyar ADC ta nuna rashin jin dadin ta kan matakin da gwamnonin PDP suka sauka na yin taron siyasa a jihar Zamfara. Ta ce hakan rashin tausayi ne.
Sabuwar jam’iyyar ARC da Dakta Aliyu Audu ya nemi INEC ta yi wa rajista na neman ceto Najeriya, tare da alkawarin yin shugabanci nagari da bin tsarin mulki.
Wata kungiya mai goyon bayan tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ta bukaci da ya dawo siyasa. Kungiyar ta bukaci ya tsaya takara a zaben shekarar 2027.
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Benue da ke Arewacin Najeriya, Hon. Aondona Dajoh, ya ajiye mukaminsa a ranar Lahadi 24 ga watan Agustan 2025 da muke da ciki.
Siyasa
Samu kari