Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da hukumar INEC daga aiwatar da hukuncin da ya umarci soke rajistar ADC da wasu jam’iyyun siyasa biyar.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya fara zawarcin gwamnan jihar Abia, Dr. Alex Otti zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Jam'iyyar PDP ta yi tsokaci kan batun sauya shekar Gwamna Caleb Mutfwang zuwa jam'iyyar APC. Ta bayyana cewa har yanzu gwamnan ne shugabanta a jihar.
Dan majalisar wakilai, Hon. Kabiru Alhassan Rurum ya tattauna da Abba Kabir Yusuf kan maganar komawa APC. Ba a tattauna batun Rabiu Kwankwaso ba a ganawar.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya amince zai yi takarar Sanatan Kogi ta Tsakiya a 2027. Kujerar ce a yanzu Sanata Natasha Akpoti ke rike da ita a PDP.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi tsokack kan babban zaben 2027. Ya gano wanda ya cancanci ya shugabanci Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a APC reshen Jihar Katsina ya bayyana rokon gwamna Umaru Dikko Radda ya taimaka masu da hular kwano kafin kamfen.
Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma shugabar ciyamomin Kano a ALGON, Hajiya Sa'adatu Salisu Abdullahi ta ce za su shiga APC domin taimakon talakawa.
Yayin da wasu ciyamomin Kano suka yi kira ga Abba Kabir Yusuf ya shiga APC, shugaban karamar hukumar Tsanyawa ya gana da Rabiu Musa Kwankwaso a Kano.
Wani jigo a jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ba zai ja da baya ba kan kokarin shiga APC ko da zai yi sabani da Sanata Rabiu Kwankwaso a NNPP.
Siyasa
Samu kari