A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta kore korafin wasu manyan 'yan siyasar Arewacin Najeriya inda ta ce babu kuskure a yadda Bola Tinubu ke gudanar da mulki.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kan zaben 2027, ya ce akwai mutane uku da za su iya kayar da shi, ya cire Jonathan daga jerin.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a bi cewa Sanata Kabiru Garba Marafa ya ce akwai babban kalubale a gaban APC wajen sake zaɓen Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2027.
Shugaban yakin zaben Bola Tinubu da Kshim Shettima a 2023 ya sanar da cewa zai rage wa APC kuri'a miliyan 1. Ya jaddada cewa zai tabbatar ya yi hakan a 2027.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an farmaki tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Birnin Kebbi inda yake zargin APC ta kai masa hari.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki Peter Obi kan alkawarin da ya yi na yin shekara hudu kacal a kan mulki idan ya zama shugaban kasa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya hakura da batun takara a zaben shekarar 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Siyasa
Samu kari