Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Chibuike Rotimi Amaechi, ya bukaci 'yan Najeriya da su zabi cancanta da kwarewa a zaben 2027.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Chibuike Rotimi Amaechi, ya bukaci 'yan Najeriya da su zabi cancanta da kwarewa a zaben 2027.
Peter Obi ya sake bayyana goyon bayansa ga cire tallafin man fetur, yana cewa kuɗin da aka samu ya kamata a zuba su cikin ayyukan da za su amfani talakawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun ba za su iya tabuka komai ba idan har suka samu mulkin kasa, akwai sauran aiki a gabansu.
A labarin nan, za a ji cewa rade-radin sauya shekar gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi na ci gaba da fuskantar kalubale daga wasu daga cikin manyan APC.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Nafi'u Bala ya bayyana cewa babu abin da ya zai sa ya shi cefanar da ADC kamar yadda wadansu ke zargin ya karbo daga APC.
Tsohon sanata mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya fice daga jam'iyyar APC. Sanata Kabiru Gaya ya koma jam'iyyar ADC.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ya rike makogaron ADC ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da sauran tawagar da raina su a tafiyar siyasar adawa.
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
Siyasa
Samu kari