Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce akwai yiwuwar a tafi zagaye biyu na zaɓen shugaban kasa a 2027 saboda rashin rinjaye daga ɓangare daya.
Kungiyar All Progressives Media Network (APCMP) ta shawarci Goodluck Jonathan kan ka da ya yi takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027.
Kungiyar APC Youth Perliament, reshen Arewa maso Gabas karkashin Kabiru Kobi ta ce kiyayya ce kawai ke damun Babachir Lawal da ya fito yake sukar Kashim Shettima.
Jam'iyyar APC ta samu nasara a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Rivers. APC ta lashe zabe a karamar hukumar da Gwamna Siminalayi Fubara ya fito.
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta fitar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar, jam’iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 20 daga cikin 23.
Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Festus Keyamo, ya bayyana ceqa idan Peter Obi ya koma jam'iyyar adawa ta PDP, zai fuskanci matsala sosai.
Ministan sufurin jiragen sama na gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Festus Keyamo, ya hango matsala ga PDP kan zaben shugaban kasa na 2027.
Siyasa
Samu kari