Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan batun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Wike ya ce akwai matsala idan ya bar PDP.
Hukumar INEC ta lika sunayen yan takara 12 tare da mataimakansu na jam'iyyu daban-daban, wadanda za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na shekarar 2026.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba dole sai Gwamna Fubara ya nemi izininsa sannan zai iya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mu'ki ba.
Shugabannin ƙananan hukumomi da masu ruwa da tsaki na NNPP a Kano sun yi kiran gaggawa ga Kwankwaso da Gwamna Abba su dawo APC domin dorewar ci gaban jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf zai iya sanar da sauya sheka daga NNPP zuwa APC a cikin 'yan kwanaki masu zuwa.
Sanata Rufa'i Sani Hanga ya bayyana cewa zai tsaya a bangaren Kwankwaso idan har Abba Kabir Yusuf ya ce zai nunawa madugu butulci ya fice a NNPP.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Hashimu Sulaiman Dungurawa ya roki Abba Kabir Yusuf ya tsaya a APC. Ya fadi wadanda ake zargi da son raba Abba da Kwankwaso.
Tsohon kwamishinan Kano, Muaz Magaji ya ce a shirye ya ke ya goyi bayan Abba Kabir Yusuf idan ya koma jam'iyyar APC ya fita daga tafiyar Rabiu Kwankwaso a NNPP.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya kammala shirye-shiryen komawa jam'iyyar APC mai mulki a shekara mai zuwa ta 2026.
Siyasa
Samu kari