Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yaba wa Bola Ahmed Tinubu game da ayyukan alheri da yake yi ga al'ummar Arewacin Najeriya a mulkinsa.
Goodluck Jonathan ya ce cin amana daga ’yan siyasa ya jawo masa shan kasa a zaben 2015, yayin da ya yaba da amincin tsohon shugaban ma'aikatansa, Mike Oghiadomhe.
Wani jigon APC a jihar Jigawa, Abdullahi Mahmood ya bayyana cewa gwamna Umar Namadi ya kafa tarihi wajen kawo sauye sauye masu muhimmanci a Jigawa.
Tsohon Gwamnan Legas, Akinwunmi Ambode, ya bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu, tare da alwashin nema masa kuri'un Kudu maso Yamma a zaben 2027.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a ƙarƙashin NNPP, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi hasashen zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar tarayya mai wakiltar Kiru/Bebeji a Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, Abdulmumin Jibrin ya magantu kan sauya Kashim.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya daura laifin fara kamfen da ya yi a kan 'yan adawa. Ya ce 'yan adawa ne suka sa APC fara maganar zaben 2027 babu shiri.
Dan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP daga jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana cewa duk da adawar da ake yi, akwai masu goyom bayan Shugaba Tinubu a Arewa.
Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya na fama da rashin hadin kai. Ya nuna cewa Shugaba Bola Tinubu zai ji dadin hakan a 2027.
Siyasa
Samu kari