Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
Daya daga cikin jagororin Kwankwasiyya, Kabiru Adamu Kofar Ruwa ya tabbatar da cewa Kwankwasi bai amince gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya koma APC ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya fara fuskantar kalubalen bayan barin jam'iyyar PDP, ana zargin ya aaba yarjejeniyar sulhu da Tinubu ya yi masu a Aso Rock.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Gwamna Mutfwang ya godewa tsohuwar jam'iyyarsa ta PDP.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi wa Peter Obi maraba zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce shigowarsa na da muhimmanci ga adawa a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC. Peter Obi ya ce suna da shirin ceto Najeriya.
Siyasa
Samu kari