Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Kungiyar masu ba da shawara na musamman ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, sun yi matsaya kan siyasar jihar. Sun jaddada biyayyarsu ga Gwamna.
Jagoran siyasar Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce zai sauya sheƙa zuwa wata jam’iyya ne kawai idan aka ba shi tikitin shugaban ƙasa ko mataimaki a 2027.
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya nuna damuwa kan rikicin siyasar Kano, yana kira ga ’yan siyasa da su dakatar da duk wani abu da ke kara rarrabuwar kai.
Jagoran NNPP na kasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa babban bacin ransa shi ne daukar gwamnatin da suka sha wahala a mika wa Ganduje.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan batun sauya sheka. Ya ce zai ci gaba da zama a jam'iyyar NNPP.
Wasu majiyoyi sun bayyana cewa Rabiu Kwankwaso da ya shirya kwace mulkin jihar Kano daga hannun Abba bayan gwamnan ya iara kokarin tsayawa da kafarsa.
Majiyoyi sun ce manyan jiga-jigan jam'iyyar NNPP a Najeriya a kananan hukumomi 44 na Kano na matsa wa Gwamna Abba Yusuf ya koma APC mai mulkin kasar.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya tabbatar da cewa ba zai bi tawagar Gwamna Abba Kabir Yusuf su tafi APC tare ba, ya ce zai sanar da shirinsa.
Siyasa
Samu kari