Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Kano sun gudanar da wani muhimmin taro. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayarsu kan goyon bayan Tinubu.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas a Majalisar Dattawa ta 10, Kelvin Chukwuya fice daga jam'iyyar LP saboda rigimgimu, ya koma APC mai mulkin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa manyan 'yan siyasa a jihar Sakkwato sun shiga rikicin siyasa, magoya bayan tsohon Gwamna su ka sako Sanata Ibrahim Lamido a gaba.
Ministan Harkokin Abuna ya nuna jin dadinsa bisa yadda Gwamnan Akwa Ibom ya zabi ci gaban jiharsa fiye da biyayya ga jam'iyyar siyasa, ya yabawa Umo Eno.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Dan jam'iyyar APC, Obidike Chukwuebuka ya yi kira ga matasa da su cigaba da goyon bayan Tinubu. Ya ce Allah ba zai yafe wa duk wanda ya yi adawa da shi ba.
Jam’iyyar APC ta kaddamar da kwamitin kamfen mutum 1,800 domin fitar da Nicholas Ukachukwu a matsayin sabon gwamnan Anambra a zaben 8 ga Nuwamba, 2025.
Shugaban NNPP, Ajuji Ahmed, ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ba zai sauya sheka zuwa APC ba, sai dai idan akwai tabbacin NNPP za ta samu wani tagomashi a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamdio ya fadi yadda ake fafutukar ceto kasar nan daga halin da ta ke ciki sannu a hankali.
Siyasa
Samu kari