Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Wasu masu ruwa da tsaki a APC ta jihar Enugu sun bayyana damuwarsu kan yadda wasu jagorori ke neman toshe lafar sauya shekar gwamna Peter Mbah zuwa APC.
An yada wata jita-jita mai cewa tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya fice daga jam'iyyar. Shugaban APC a karamar hukumarsa ya yi bayani.
Kungiyar APC North Central Forum ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi kaffa-kaffa da wasu gwamnonin jam'iyyun adawa kan zargin muzgunawa 'yan APC.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gargadi 'yan Najeriya kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. El-Rufai ya ce yana shirin mulkin kama karya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Ya bayyana cewa APC ta shirya tsaf don tunkarar babban zaben.
Jagoran NNPP na kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da wakilan al'umma daga karamar hukumar Bebeji a Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu tagomashi a batun zaben shekarar 2027. Kungiyar Cagram ta yi wa Shugaba Tinubu alkawarin samun miliyoyin kuri'u.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Ondo ma shirin samun karuwa ta wani babban dan siyasa. Dan takarar gwamnan PDP, Agboola Ajayi, ya shirya komawa cikinta.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara shirin mika mulki a shekarar 2027. Ta ce yanzu 'yan Najeriya sun waye.
Siyasa
Samu kari