Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
A labarin nan, za a ji yadda ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa APC, Osita I ya bayyana Atiku Abubakar daga cikin mutanen da suka durkusar da jam'iyyar adawa ta PDP.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bukaci jama’a su kwantar da hankalinsu yayin da majalisar dokoki ke ci gaba da yunkurin tsige shi daga mulki.
APC ta amince da Tinubu a matsayin ɗan takararta na 2027 a Kudu maso Gabas, yayin da suka yi watsi da takarar Peter Obi don gudun rarraba ƙuri'un Inyamurai a 2026.
Jam’iyyar APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaɓen 2027 bisa tsari mai ƙarfi da nasarorin gwamnati, tana karɓuwa daga ’yan kasa da ƙaruwa mambobinta a faɗin ƙasar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya dawo Najeriya daga Dubai, yana shirin karfafa hadin kai da rajistar mambobi ta intanet a fadin kasa.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Sabata Dickson ya musanta jita-jitar da ake ydawa cewa ya fice daga PDP zuwa ADC, ya ce ba zai dauki kowane mataki ba sai ya yi shawara
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, Samaila Adamu Burga, ya yi karin haske kan batun sauya shekar Gwamna Bala Mohammed zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Tsohon dan takarar APC a zaben gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole ya bayyana cewa Gwamna Fubara ya fada haramtaccen tsagi lokacin da ya sauya sheka a jihar.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
Siyasa
Samu kari