Peter Obi ya sake bayyana goyon bayansa ga cire tallafin man fetur, yana cewa kuɗin da aka samu ya kamata a zuba su cikin ayyukan da za su amfani talakawan Najeriya.
Peter Obi ya sake bayyana goyon bayansa ga cire tallafin man fetur, yana cewa kuɗin da aka samu ya kamata a zuba su cikin ayyukan da za su amfani talakawan Najeriya.
Sama da malaman Musulunci 500 daga Arewa 19 da Abuja sun bayyana goyon bayan sake zaben Bola Tinubu a 2027, tare da yaba wa gwamnati kan tsaro da ci gaba.
A labarin nan, za a ji masoya Peter Obi da Rabi'u Musa Kwankwaso sun ce sun fara fuskantar ƙalubale, kuma sun shirya saboda akwai alamun tafiyarsu za ta yi kyau.
Gwamnonin Arewacin Najeriya guda 10 ne ke neman tazarce a zaben shekarar 2027 bayan nasarar farko a zaben 2023 da aka yi a fadin kasar baki daya.
Gwamnoni 7 na Arewa, ciki har da Zulum da Buni, za su sauka daga mulki a 2027. Legit Hausa ta yi nazarin nasarorinsu da kuma makomar siyasarsu kafin barin gado.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jam’iyyar APC a Kebbi ta shirya gagarumin gangamin hadin kai na mutum miliyan daya domin nuna goyon baya ga Bola Tinubu da Gwamna Nasir Idris a zaben 2027.
Hukumar INEC ta sauya wa dan uwan Nyesom Wike, Anugbum Onuoha wurin aiki zuwa Akwa Ibom a matsayin sabon kwamishinan zabe, bayan ya karɓi ragamar aiki.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Wani bincike ya ƙaryata jita-jitar cewa gwamnatin Kano ta raba dan kamfai ga mata, an gano hotunan da ake yadawa an gyara su domin ɓata suna da yaɗa bayanan ƙarya.
Tsohon ministan lantarki, Adebayo Adelabu ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa ya yi murabus ba tare da izinin Shugaba Bola Tinubu ba.
Siyasa
Samu kari