Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Babban ɗan tsohon mataimakin gwamnan Kano kuma ɗan takarar gwamna na NDC, Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kai ƙarar mai magana da yawun Gwamna Abba Yusuf.
A labarin nan, za a bi cewa Shugaban hukumar alhazai na jihar Kano ya sanar da raba gari da gwamnatin Abba Kabir Yusuf bayan Gwamna ya rabu da NNPP.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kam wamda zai gaje shi a zaben 2027. Gwamna Zulum ya ce ya bar zabin shugabannin a hannun Allah.
Wasu karin kwamishinoni guda biyu sun sake yin murabus daga gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Sun bayyana dalilansu na yin murabus.
Wata kungiyar matasan APC a yankin Arewa maso Gabas ta caccaki wasu ’yan siyasa da suka nuna kiyayya ga mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Wasu majiyoyi masu karfi sun yi ikirarin cewa da yiwuwar a tsige Aminu Abdussalam daga kujerar mataimakin gwamnan Kano idan bai yi murabus da kansa ba.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa Gwamna Abba Kabir Yusuf maraba. Ganduje ya tabo batun zaben shekarar 2027.
'Yan majalisar dokokin jihar Kano guda 22 na jam'iyyar NNPP sun sauya sheka zuwa APC mai mulki. 'Yan majalisun sun yi bayani kan dalilinsu na sauya sheka.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ayyana komawa jam'iyyar APC a hujumance a wani gagarumin biki da aka shirya a gidan gwamnatinsa yau Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi magana kan jita-jitar da ake yadawa kan batun sauya Kashim Shettima a zaben 2027. Ta yi gamsashshen bayani.
Siyasa
Samu kari