Cutar ido mai saurin yaɗuwa da ake kira “Apollo” ta bulla a Jihar Bauchi, inda Kakakin Majalisar Dokokin jihar, Abubakar Suleiman, ya ce ya kamu da ita.
Cutar ido mai saurin yaɗuwa da ake kira “Apollo” ta bulla a Jihar Bauchi, inda Kakakin Majalisar Dokokin jihar, Abubakar Suleiman, ya ce ya kamu da ita.
A labarin nan. za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya waiwayi tsarin da APC ta fitar na yakin neman zabe tare da nuna wa 'yan Njaeriya 'mafita'.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fitar da jadawalin lokacin gudanar da zaben fidda gwani. Ta bayyana kudaden fom na masu neman takara a inuwarta.
Mai neman takarar kujerar sanatan Kebbi ta Tsakiya karkashin inuwar jam'iyyar APC, Kabiru Sani Giant, ya yi watsi da batun sulhu. Ya ce mutane na son canji.
Tsohon ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Bola Tinubu ya ba shi izinin barin mukaminsa domin fara shirye-shiryen neman kujerar gwamnan Oyo.
Farfesa Isa Pantami ya dakatar da mataimakinsa na kafafen sada zumunta sakamakon kiran abokan hamayya da "munafukai" a wani sako da aka wallafa ba da izininsa ba.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata jita-jitar cewa zai yi takarar shugaban kasa ko kuma yana shirin hada tikiti da Peter Obi.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslaha a APC Nasarawa, inda ya dage kan sai an yi zaɓen fitar da gwani na kai-tsaye domin tabbatar da gaskiya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi na shirin ficewa daga jam'iyyar ADC. Majiyoyi sun bayyana dalilin da ya sa za su yi hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Siyasa
Samu kari