Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta jita-jitar ganawarsa da Rabiu Kwankwaso, yana mai jaddada biyayyarsa ga jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Kano ya ja hankalin magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su natsu, kada au kuskura su taba mutuncin jagoran Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Kwankwaso.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tsige Sanusi Surajo Kwankwaso daga matsayin mai ba shi shawara kan harkokin siyasa, ya maye gurbinsa da Mustapha Bakwana.
A labarin nan, za a ji cewa wasu kungiyoyin matasan Ka Kwankwasiyya sun bayyana aniyarsu na aiki kafada da kafada da gwamna Abba Kabir Yusuf duk da ya bar NNPP.
Ana ci gaba da tone-tone bayan ficewar Gwamna Abba Kabir daga jam'iyyar NNPP, Sanata Rufai Hanga ya bayyana matsayarsa akan rikicin Kano da kwankwasiyya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta yi magana kan yiwuwar shigowar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa cikinta. Ta bayyana cewa tana maraba da shi da tawagarsa.
A labarin nan, za a ji Kwamishina mai kula da bunkasa harkokin kiwo, Aliyu Isa Aliyu ya bana jerin mutanen da ke bayyana adawa ƙarara da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Kwamishinan kasa da tsara birane, Hon. Abduljabbar Umar da kwamishinan kananan hukumomida masarautun Kano sun bi sahun Gwamna Abba Kabir Yusu, sun bar NNPP.
Wanda ya kafa jam'iyyar NNPP, Dakta Bonieface Aniebonam, ya bayyana cewa gwamnan Kano, Mai girma Abba Kabir Yusuf bai yi murabus daga jam'iyyar ba.
Siyasa
Samu kari