Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nuna jin dadinsa bayan INEC ta sanar da Bola Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa a Najeriya, yace yayi daidai
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta hana duk wasu bukukuwan murna ko gangami kan sakamakon zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya da aka kammala a jihar.
Tunda Mai Yiwu wa Ta Riga data faru, Ya Kamata Atiku Kawai Ka Yarda Ka Faɗi Zaɓe, Kai Kuma Ayu Ka Sauka Daga Shugabancin PDP, Tunda Ka Gaza Komai Inji Fayose
Gwamna Aminu Bello Masari ya amince da a chanza ma kwamishinoni guda biyu ma'aikatu, ya naɗa sabon Kwamishina tare da korar shugaban hukumar bada agajin gaggawa
Bola Tinubu, Zababben Shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa akwai bukatar sauya farkon sunan gwamnan jihar Kebbi wanda sunansu daya da Alhaji Atiku Abubakar.
Buba Galadima ya bayyana cewa INEC ta taimaka wajen kayar da ɗan takarar dhugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce shi kaɗai aka koma yaƙa .
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya taya zababben shugaban kasa, Bola Tinubu murnar cin zabe yayin da ya shawarci Atiku Abubakar da ya tari gaba.
The Centre for Democracy and Development (CDD) ta ce kabilanci ya yi amfani a zaben Shugabancin Najeriya. Ibo sun yi wats da LP yayin da Barebari su ka bar APC.
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari