Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
An kammala tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 daga jihohi, alkalluman da hukumar INEC ta fitar sun nuna Tinubu na jam'iyyar APC ya lashe jihohi 12
Za a ji yadda rabuwar kan abokan adawa, kokarin Gwamnonin Arewa a tikitin Musulmi-Musulmi da wasu malaman addini suka goyi baya ya taimakawa Bola Tinubu a APC
Bayan dogon da akayi tun ranar Lahadi, an koma cibiyar tattara kuri'un zaben shugaban kasa dake gudana yanzu haka a birnn tarayya Abuja, unguwar Garki Area 8.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya ce mutanen mazabarsa sun masa yankar dabobi da azumi saboda ya yi nasarar zarcewa kan kujerarsa a zaben 2023
Yayin da ake ci gaba da sanar da sakamakon kananan hukumomi a jihar Ribas duk yanayin ɗar-dar da ake ciki, Wike ya tabbatar da kalamansa na yi wa PDP zagon kasa
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi samu kuri'u mafiya rinjaye, ya lallasa abokan hamayyarsa a jihar Taraba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Ribas da yawan kuri’u 231,584.
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Sakamakon zaben shugaban kasan da ya gudana a jihar Delta ya nuna yadda Peter Obi ya nuna wa Atiku da Okowa Allah da girma yake, ya lallasa su a jihar Delta.
Siyasa
Samu kari