Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Kwamishinan kimiyya da fasaha na jihar Gombe, Abishai M. Andirya, ya yi murabus daga kan mukaminsa yayin da ake tunkarar zaben gwamnoni nan da kwanaki kaɗan.
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya taya sabon shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu murnar cin zaɓe. Ya bayyana irin haɗin kan da zai ba shi domin samun nasara
Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan sakamakon zaben sabon shugaban kasa. Janar Babangida yana ganin zababben shugaban kasar ya cancanci ya yi mulki.
Sanata Dino Melaye ya ce babu ja da baya a kan batun zuwa kotun zabe. Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce za su nemi hakkinsu. shugaban NNPP na kasa ya ce a soke zabe.
Gwamna Aminu Bello Masari ya ce ya gamsu dan takarar gwamnan jihar na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Dikko Radda, zai lashe zaben gwamnan da ke tafe.
Yadda NNPP ta rike Kano, da tasirin Peter Obi a Kudu su na cikin abubuwan ban mamaki da suka faru wanda har gobe mutanen Najeriya suke magana a game da su.
Hukumar yan sanda reshen jihar Kano ta sake kama ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Dala na NNPP, Sani Madakin Gini, bisa zargin mallakar bindiga ba lasisi.
Za a samu labari cewa Zababben Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Shugaba Muhammadu Buhari a mahaifarsa ta Daura da ke Jihar Katsina a yau dinnan.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi a matsayin mutum mara buri da yawa.
Siyasa
Samu kari