Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Ana zargin Vola Tinubu yana kokarin dawo da Rabiu Kwankwaso zuwa APC. Idan hakan ta tabbata, Abdulmajid Danbilki Kwamanda ya ce za su yaki jam'iyyar a Arewa.
Akwai yiwuwar Bola Tinubu ya dawo an jima, ya shawo kan yamutsin cikin APC. Hon James Faleke ya fadi lokacin da jirgin shugaban mai jiran gado zai sauka a Abuja
Rahotanni sun bayyana cewa Sanata Uche Ekwunife mai wakiltar Anambra ta Tsakiya, za ta iya komawa jam'iyyar APC gabanin zaben gwamna na 2025 a jihar Anambra.
Mun tattaro wasu mata wadanda suka shiga takara har suka iya samun nasara a zabe ko suka rike mukamai masu tsoka duk da kasancewar maza sun gawurta a siyasa
‘Yan majalisa sun tofa albarkaci a kan zaben wannan karo. Kason kujerun zai zo da sarkakiya musamman saboda Musulmai za su dare shugaban kasa da mataimaki
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya nemi zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya taimaka ya ƙarisa ayyukan da lokaci ba zai bari ya kammala su ba.
Yayin da ya rage 'yan kwanaki a rantsar da majalisa ta 10, wani zababben ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Taraba, Ismaila Maihanci, ya kwanta dama.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ce bayyana murnarasa kasancewa Asiwaju Ahmed Bola Tinubu da Sanata Kashim Shettima ne za su gaji Shugaba Buhari
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, da shugaba mai jiran gado, Asiwaju Tinubu sun yi wa juna fatan Alheri ta wayar salula bayan gama.azumin Ramadan.
Siyasa
Samu kari