A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Shigaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba da shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe a fadar gwamnati da ke Abuja.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya sake jaddada matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Amaechi ya ce bai yin takara don zama mataimaki.
Sanata Natasha Akpoti ta bukaci Osita Ngwu daga jihar Enugu ya bude dandalin WhatsApp na majalisar dattawa sannan ya dawo da sharhin da ya goge na ta.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar APC ta jefa 'yan Najeriya cikin wahala. Ya ce ADC ce zabin da suke da shi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya ce ya ce juyin mulkin Guinea Bissau ya fi masa zafi a kan kayar da shi zabe da Buhari ya yi a 2015.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce ba wani adawa a jihar, yana tabbatar da cewa mutanen Edo gaba ɗaya suna goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya shiga jam'iyyar ADC a hukumance. Ya bayyana dalilin 'yan hadaka na shiga jam'iyyar SDP.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi jam'iyyar PDP kan babban taron da ta gudanar a Ibadan. Ya bukaci ta soke zaben da ta yi a taron.
Siyasa
Samu kari